Dukkaninku Makiyaya ne

Annabi (SAW) y ace: ” Kowa ya saurara ya ji: Dukkaninku masu kiwo ne, kuma kowanneku sai an tambaye shi kiwon da aka ba shi… Namiji makiyayi ne game da mutanen gidansa, kuma sai an tambaye shi akan abin da aka ba shi kiwo, mace ma makiyiya ce a gidan mijinta, da ‘ya’yansa, kuma sai an tambaye ta akansu… (Buhari da Muslim)

Published in:  on May 7, 2008 at 7:29 pm Leave a Comment