• “Ya ku wadanda kuka yi imani ku ji tsoron Allah, kuma kowa ya yi tunanin me ya tanada ranar gobe (kiyama) ku ji tsoron Allah, hakika Allah sanau ne game da abubuwan da kuka kasance kuna aikatawa” (Suratul Hashr: 18)
• Annabi (SAW) ya ce: “Allah wadaransa! Allah wadaransa!! Allah wadaransa!!! Sai aka ce wa kenan ya manzon Allah! Sai ya ce: wanda ya riski tsufan iyayensa duka ko daya daga cikinsu, kuma ya kasa shiga aljanna” (Muslim: 6674)
Posted by Aminu saad on March 20, 2011 at 5:49 am
Allah ya saka da alkhairi