“Ku kyautata Allah yana son Masu kyautatawa” (Bakara: 195)
¨ “Wanda ba ya girmama manyanmu,kuma ba ya tausayin kananamu ba
shi daga cikinmu” (Sahihul Jami’a)
¨ Annabi (SAW) ya ce: “Ku rika musayen kyuta (a junanku) sai soyayyar
(dake tsakaninku) ta karu.(Sahihul Al’adabul Mufrad)
¨ Annabi (SAW) yana ziyartar ‘ya’yansa a gidajen mazansu. Kai ma ka rika yin haka nan, sai ka dace da sunna, kuma soyayyar dake tsakaninku ta kara habaka.
Allah yana son Masu kyautatawa
The URI to TrackBack this entry is: http://iyalina.wordpress.com/2009/05/06/allah-yana-son-masu-kyautatawa/trackback/