Tona asirin Iyali

Wani bawan Allah daga cikin nagartattun bayin da suka shude yayi nufin sakin matarsa,sai wasu suka je suka tambaye shi “kai kuwa mai yasa za ka sake ta? sai yace “mai hankali baya tona asirin matarsa!” bayan ya sake ta, sai suka kuma zuwa suka tambaye shi cewa mai yasa ya sake ta? sai yace,”mai ya hadani da matar wani!”

Published in:  on September 5, 2008 at 4:38 pm Leave a Comment

The URI to TrackBack this entry is: http://iyalina.wordpress.com/2008/09/05/tona-asirin-iyali/trackback/

RSS feed for comments on this post.

Leave a Comment