Annabi (SAW) ya ce: “Idan mutum ya rasu duk wani aikinsa ya yanke sai abubuwa uku: Sadaka mai gudana, ilimi mai amfani, da kuma DA NA GARI DA ZAI RIKA YI MASA ADDU’A”
Don haka iyaye sai a dage wurin tarbiyyantar ‘ya’ya tarbiyya ta gari.
Annabi (SAW) ya ce: “Idan mutum ya rasu duk wani aikinsa ya yanke sai abubuwa uku: Sadaka mai gudana, ilimi mai amfani, da kuma DA NA GARI DA ZAI RIKA YI MASA ADDU’A”
Don haka iyaye sai a dage wurin tarbiyyantar ‘ya’ya tarbiyya ta gari.