Annabi (SAW) ya ce: “Wanda duk yake so ya samu yalwar arzuki, da tsowon kwana, to ya sa da zumuncinsa” (Bukhari: 1555)
Annabi (SAW) ya ce: “Wanda duk yake so ya samu yalwar arzuki, da tsowon kwana, to ya sa da zumuncinsa” (Bukhari: 1555)
Allah (SWA) ya ce:
“Hakika Allah ba ya gafarta a yi shirka da shi, amma yana gafarta abin da bai kai shirka ba ga wanda ya so, hakika wanda ya yi shirka da Allah ya kirkiri laifi mai girman gaske” (Sutarul Nisa’i: 48)