Mahimmancin Sadazumunci

Annabi (SAW) ya ce: “Wanda duk yake so ya samu yalwar arzuki, da tsowon kwana, to ya sa da zumuncinsa” (Bukhari: 1555)

 

Published in:  on May 26, 2008 at 11:56 am Leave a Comment

Hadarin Shirka

Allah (SWA) ya ce:

“Hakika Allah ba ya gafarta a yi shirka da shi, amma yana gafarta abin da bai kai shirka ba ga wanda ya so, hakika wanda ya yi shirka da Allah ya kirkiri laifi mai girman gaske” (Sutarul Nisa’i: 48)

Published in:  on at 11:46 am Leave a Comment