Tasirin Tsine wa ‘ya’ya

Wani mutum ya kai kukan wani daga cikin ‘ya’yansa ga Abdullahi ibn Mubarak (R) , sai Abdullahi ibn Mubarak ya ce: “Ka tsine masa ne?” sai ya ce: “Gaskiya na tsine masa!” sai ya ce: “To ai kai ka bata shi!”   

Published in:  on May 23, 2008 at 3:35 pm Leave a Comment
Tags: ,