Wani mutum ya kai kukan wani daga cikin ‘ya’yansa ga Abdullahi ibn Mubarak (R) , sai Abdullahi ibn Mubarak ya ce: “Ka tsine masa ne?” sai ya ce: “Gaskiya na tsine masa!” sai ya ce: “To ai kai ka bata shi!”
Wani mutum ya kai kukan wani daga cikin ‘ya’yansa ga Abdullahi ibn Mubarak (R) , sai Abdullahi ibn Mubarak ya ce: “Ka tsine masa ne?” sai ya ce: “Gaskiya na tsine masa!” sai ya ce: “To ai kai ka bata shi!”