Addu’a makamin mumina

Assalamu Alaikum Warahmatullah

‘Yar uwa a musulunci, hakika Addu’a tana da tasiri a rayuwarmu, musamman mata.

Yar uwata, Addu’a fa karki manta ita kanta ibada ce domin Allah (S.W.T) yace: “ku roke Ni zan amsa muku” suratu gafir.

Don haka duk abin ya same ki ‘yar uwa gaya wa Allah. sai  ki sami maganin matsalar ki.

Sannan Annabi (S.A.W) ya ce: (Addu’a makamin mumini ce) kin ga ashe ba ki da wani abin kamawa wanda ya wuce Addu’a.Allah ya sa mu dace Amin.                       

Asma’u Bukhari Safwan

Published in:  on February 21, 2008 at 8:02 pm Leave a Comment

The URI to TrackBack this entry is: http://iyalina.wordpress.com/2008/02/21/addua-makamin-mumina/trackback/

RSS feed for comments on this post.

Leave a Comment