Tukwicin Annabi ga dan Abbas

Wata rana Abdullahi ibn Abbas yana gidan kanwar mahaifiyarsa, kuma matar Annabi, wato Nana Maimuna, sai ya zuba wa Annabi ruwan alwala a buta, sai ya ce wanene ya zuba min ruwan Alwala, sai ta ce dan ‘yata ne Abdullahi, sai ya doki kafadarsa ya ce “Ya Allah ka fahimtar da shi addini ka sanar da shi Ta’awili.

Me ake koys s wanna kissar?

Published in: on February 3, 2008 at 6:11 pm Leave a Comment